Ahmadiyya a Guinea-Bissau | |
---|---|
Ahmadiyya of an area (en) | |
Bayanai | |
Ƙaramin ɓangare na | Ahmadiyya da Musulunci a Guinea-Bissau |
Facet of (en) | Guinea-Bissau |
Ƙasa | Guinea-Bissau |
Ahmadiyya. Al'ummar musulmi ce a kasar Guinea-Bissau a karkashin jagorancin khalifa a birnin Landan. Da farko an kafa ta a kasar a shekarar 1995, a zamanin khalifanci na hudu, Al'ummar tana wakiltar kusan kashi 2% na al'ummar musulmin kasar, wanda ta kai kusan mutane 13,000. [1]